Wednesday, 12 August 2015

Shugabannin PDP Suna Bayan Rashin Cin Nasarar Goodluck Jonathan – Uranta

An yi zarga shugabbanin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) wadanda sune dalilin na rashin cin nasara tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan a zaben shugaban kasa a Maris 28.



Zartarwa Sakataren na Kungiyar “Nigerian National Submit Group,” Tony Uranta, shine yace wannan a ranar Talata 11, ga watan Agusta. Jaridar Daily Independent ta ruwaito.


Yace yawancin nasarorin dukka Maimaganan Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da Maimagana da yawun shugaban kasa suna cewa Shugaba Buhari ne yayi gaba daya, wanda bashi ba ne yayi duk. Yace, tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, shine yayi dukka..


Yace: “PDP Sun fadi da Jonathan sosai. Kuma abokai gabanshi gaba daya suna cikin kungiyar shi. Shugabannin PDP sun ne yi tona rami ya fadi acikin. Ba ruwa na da PDP. Ina cewa kullum, ko PDP ne ko APC ne, basu da niyyar da kyau na amfanin jama’a da amfani kowa. Mutane a PDP suna so jikinsu kawai.”


Note: There is a poll embedded within this post, please visit the site to participate in this post’s poll.



The post Shugabannin PDP Suna Bayan Rashin Cin Nasarar Goodluck Jonathan – Uranta appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.



No comments:

Post a Comment