Bayan binciken yar tsohon Shugaba Yar’adua daga Kwamishan Na Tattalin Arziki Da Laifukka Na Kudi ”Economic and Financial Crimes Commission (EFCC)” tsohon mata na farko a Najeriya, Turai, tayi ziyaranci wani tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo.
Akwai rahoto cewa Mai kasuwanci, Kenny Martins yana cikin mutane sun je gidan Obasanjo da Turai. Tayi gamuwa da Tsohon shugaba bayan rufen kofa yafi awa 1, kafin ta wuce a cikin motoci 3, Jaridar Premium Times rahotanni.
Shine ziyara na farko matan Yar’Adua zuwa Tsohon shugaban Najeriya tun mijinta rasu bayan ciwon zuciya acikin ofis a 2010.
Wani mai bawa yace: ‘’Musamman, ta gaya tsohon shugaba akan bincike yarinyanta, Zainab da EFCC. Tana da imani binciken zalunta daga gwamnatin Buhari an dauki iyalinta. Gaskiya ne taje gidan Obasanjo a Sabbar da ta wuce. Amma Ban da ilmi hirar ta da Obasanjo. Amma inna tunanin ba komi in nace ta zo akan ziyara da hirar magana da kyau.’’
Kun tina, EFCC sun gayyata Zainab, mata tsohon Gwamnar Jihar Kebbi, Saidu Dakingari akan cin hanci Naira Biliyan 2 lokacin mulkin mijinta.
Note: There is a poll embedded within this post, please visit the site to participate in this post’s poll.
The post Mata Tsohon Shugaba Yar’Adua Ta Bara Obasanjo appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.
No comments:
Post a Comment