Mutane 25 sun rasu bayan Jirgin sama na yaki na Syria ta hadari a kasuwa mai arkoki a yamma Arewacin gari Ariha na masu fitina a Litinin 3, ga watan Agusta.
Wani kungiyar UK-based Observatory for Human Rights, suna bi fitina da rikici a Syria. Sunce, mutane sun rasu a kasa gaba daya, fararen hula ne a garin acikin Idlib.


Note: There is a poll embedded within this post, please visit the site to participate in this post’s poll.
The post HOTUNA: Mutane 25 Sun Rasu Akan Hadari Jirgin Sama appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.
No comments:
Post a Comment